Gwamna Zulum Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Aka Jima Ba A Ji Ƴan Ta'adda Sun Sace Dalibai Daga Makarantu A Jihar Barno

Gwamna Zulum Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Aka Jima Ba A Ji Ƴan Ta'adda Sun Sace Dalibai Daga Makarantu A Jihar Barno.

Farfesa Babagana Zulum ya ce shirin samar da aminci a makarantu da suka kaddamar shekaru 7 zuwa 8 da suka wuce ya yi aiki yadda ya kamata Ya ce shirin ya gina katanga a mafi yawan makarantu kuma jami'an hukumomin tsaro na aiki tare domin tabbatar da tsaro 




Zulum ya ce baya ga yadda sojoji da sauran jami’an tsaro ke iya bakin ƙoƙarinsu, domin ganin cewa sun kawo karshen ta'addacin dake faruwa acikin jihar Borno.

Yaqara da cewa jihar Barno tana amfani da mafarauta,da dama kamar:‘yan banga da kuma jami'an JTF da sauransu.

domin yin qoqarin kare dukkan rayuka da dukiyoyin al'ummar da yake jagoranta.


Post a Comment

Previous Post Next Post