Inalillahi!!!m Hatsarin Jirgin Sama Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Da Dama
Murum 20 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Sama A Sudan Ta Kudu.
Aƙalla mutane 20 ne aka tabbatar sun mutu bayan wani haɗarin jirgin sama a jihar Unity da ke Sudan ta Kudu.
A cewar wani rahoton gidan radio Mir Station Mutane tawagar Majalisar Ɗinkin Duniya da ke ƙasar, jirgin ya yi haɗarin ne bayan ya tashi daga watae ijiyar mai a Unity a hanyarsa ta zuwa babban birnin ƙasar Juba.
Fasinjoji 21 da ma'aikatan jirgin ne ke ciki a lokacin da yayi haɗarin. Rahotannin sun tabbatar da cewa matuƙin jirgin saman ya mutu, yayin da wanda ke raye a cikinsu ke cikin mayuwacin hali.

Comments
Post a Comment