Inalillahi!!!m Hatsarin Jirgin Sama Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Da Dama

Murum 20 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Sama A Sudan Ta Kudu.

Aƙalla mutane 20 ne aka tabbatar sun mutu bayan wani haɗarin jirgin sama a jihar Unity da ke Sudan ta Kudu.

A cewar wani rahoton gidan radio Mir Station Mutane tawagar Majalisar Ɗinkin Duniya da ke ƙasar, jirgin ya yi haɗarin ne bayan ya tashi daga watae ijiyar mai a Unity a hanyarsa ta zuwa babban birnin ƙasar Juba.

Fasinjoji 21 da ma'aikatan jirgin ne ke ciki a lokacin da yayi haɗarin. Rahotannin sun tabbatar da cewa matuƙin jirgin saman ya mutu, yayin da wanda ke raye a cikinsu ke cikin mayuwacin hali.

Comments

Popular posts from this blog

Yanzu-Yanzu: Babbar kotun koli Ta Kasa Nigeria Ta Umarci Jam'iyyar PDP Ta Bai wa Tsohon Gwamnan Jigawa Daman Fitowa Takarar Shugabanci Jam'iyyar.

Abun-Mamaki: Wajen Jana'izar Sheik Dahiru Usman Bauchi /Sababbin kabarai na hausa EagleNewsHausa

Ana Wata Ga Wata: 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Mata 12.