Wata Sabuwa: Rikici Ya Barke Tsakanin Najaatu Da Nuhu Ribado

Bidiyon Naja'atu: Ribadu Ya Dauki Zafi, Ya ba Hajiyar Wa'adi kan Bata Masa Suna. 

Mai ba da shawara kan tsaro na kasa, Malam Nuhu Ribadu, ya bukaci Hajiya Naja’atu Muhammad ta janye kalamanta a bidiyon TikTok da ta yi A cikin bidiyon. 

Hajiya Naja’atu ta zargi Ribadu da goyon bayan gwamnatin Tinubu, wanda a baya ya soka a lokacin da yake shugaban EFCC Lauyan Ribadu ya ce ya kamata Hajiya Naja’atu ta janye maganganunta kuma ta bayar da hakuri a jaridu guda biyar cikin kwanaki bakwai .




Comments

Popular posts from this blog

Yanzu-Yanzu: Babbar kotun koli Ta Kasa Nigeria Ta Umarci Jam'iyyar PDP Ta Bai wa Tsohon Gwamnan Jigawa Daman Fitowa Takarar Shugabanci Jam'iyyar.

Abun-Mamaki: Wajen Jana'izar Sheik Dahiru Usman Bauchi /Sababbin kabarai na hausa EagleNewsHausa

Ana Wata Ga Wata: 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Mata 12.