Yanzu-Ynazu: Israela Ta Gar Gadi Hamas Da Ta Saki Israelawan Da TA Kama

Isra'ila Tace Dole Hamas Ta Saki Isra'ilawa Uku Masu Rai A Ranar Asabar.

Isra'ila ta ce dole ne Hamas ta saki aƙalla Isra'ilawa uku masu rai a ranar Asabar idan har ana so a ci gaba da aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wutar.

Mai magana da yawun ƙasar, David Mercer ne ya bayyana hakan, bayan Hamas ta sanar da sakin Isra'ilawa uku a ranar Asabar ɗin.

Tun da farko ƙungiyar ta ce za ta dakatar da sakin Isra'ilawan, bayan da ta zargi Isra'ila da karya sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wutar, saboda hana shigar da kayan buƙatu zuwa Gaza.

Comments

Popular posts from this blog

Yanzu-Yanzu: Babbar kotun koli Ta Kasa Nigeria Ta Umarci Jam'iyyar PDP Ta Bai wa Tsohon Gwamnan Jigawa Daman Fitowa Takarar Shugabanci Jam'iyyar.

Abun-Mamaki: Wajen Jana'izar Sheik Dahiru Usman Bauchi /Sababbin kabarai na hausa EagleNewsHausa

Ana Wata Ga Wata: 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Mata 12.