Yanzu -Yanzu: "Baza Mu Iya Cigaba Da Sa Ido Ba Ana Kashe Kiristoci A Nigeria" Donald Trump .

'Ba Za Mu Zuba Ido Aci Gaba Da Kashe kiristoci A Najeriya Ba'.



Shugaba Donald Trump na Kasar Amurka ya  nanata iƙirarin da ya yi cewa ''Kiristoci na fuskantar mummunan barazana a Najeriya".


Yayin wani jawabi da ya gabatar a fadar gwamnatin ƙasar, Mista Trump ya ce Amurka ba za ta ci gaba da zura idanu ana kashe Kiristoci a Najeriya da sauran ƙasashe ba.


''Masu tsattsauran kishin Musulunci na ci gaba da kashe dubban Kiristoci a Najeriya, kan haka ne na sanya Najeriya cikin ƙasashen da ake nuna damuwa a kansu''

''A shirye muke don kare ƴan'uwanmu Kiristoci a faɗin duniya'', in ji Trump.


.

Comments

Popular posts from this blog

Yanzu-Yanzu: Babbar kotun koli Ta Kasa Nigeria Ta Umarci Jam'iyyar PDP Ta Bai wa Tsohon Gwamnan Jigawa Daman Fitowa Takarar Shugabanci Jam'iyyar.

Abun-Mamaki: Wajen Jana'izar Sheik Dahiru Usman Bauchi /Sababbin kabarai na hausa EagleNewsHausa

Ana Wata Ga Wata: 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Mata 12.